Tsallake zuwa abun ciki
Fitowa 24:1-2

Gayyata zuwa dutsen

Fitowa 24:1-2
1
Ana nan sai Ubangiji ya ce wa Musa, “Ku hauro zuwa wurina, kai da Haruna, Nadab da Abihu, da kuma dattawa saba’in a cikin Isra’ila. Za ku yi sujada da ɗan nisa,
2
sai Musa kaɗai zai kusaci Ubangiji. Amma sauran kada su zo kusa, kada kuma jama’a su hau tare da shi.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options