Tsallake zuwa abun ciki
2 Sama’ila 12:13-14

Dauda Ya Furta Zunubinsa

2 Sama’ila 12:13-14
13
Sai Dawuda ya ce wa Natan, “Na yi wa Ubangiji zunubi.” Natan ya ce, “Ubangiji ya yafe maka zunubin. Ba za ka mutu ba.
14
Amma saboda ka yi haka ka sa abokan gāba suka rena Ubangiji, yaron da aka haifa maka zai mutu.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options