Tsallake zuwa abun ciki
1 Tessalonikawa 1:8-9

1 Tessalonikawa 1:8-9

8
Saƙon Ubangiji ya fito daga gare ku ne ba a Makidoniya da Akayya kaɗai ba bangaskiyarku ga Allah ta zama sananne ko’ina. Saboda haka ba ma bukata mu faɗa wani abu a kai,
9
gama su kansu su suke ba da labari irin karɓar da kuka yi mana. Suna faɗin yadda kuka juyo ga Allah daga gumaka don ku bauta wa Allah rayayye da kuma na gaskiya,
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options