Tsallake zuwa abun ciki
1 Korintiyawa 3:16-17

Al'umma haikalin Allah ce

1 Korintiyawa 3:16-17
16
Ashe, ba ku sani ba cewa ku kanku haikalin Allah ne, Ruhun Allah kuma yana zaune a cikinku?
17
Duk wanda ya ɓata haikalin Allah, Allah zai ɓata shi, don haikalin Allah mai tsarki ne, ku ne kuwa haikalin nan.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options