Tsallake zuwa abun ciki
Zakariya 1:13-14

Zakariya 1:13-14

13
Sai Ubangiji ya yi wa mala’ikan da ya yi magana da ni magana da kalmomi masu daɗi da kuma masu ta’azantarwa.
14
Sai mala’ikan da yake magana da ni ya ce, “Ka yi shelar maganan nan, ga abin da Ubangiji Maɗaukaki ya ce, ‘Ina kishi domin Urushalima da Sihiyona,
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options