Tsallake zuwa abun ciki
Romawa 15:15-16

Romawa 15:15-16

15
Na rubuta muku gabagadi a kan waɗansu batuttuwa, don in sāke tuna muku su, saboda alherin da Allah ya ba ni
16
in zama mai hidimar Kiristi Yesu ga Al’ummai da aikin firist na yin shelar bisharar Allah, don Al’ummai su zama hadaya mai karɓuwa ga Allah, tsattsarka ta wurin Ruhu Mai Tsarki.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options