Skip to content
Romawa 1:1-3

Romawa 1:1-3

1
Bulus, bawan Kiristi Yesu, kirayaye don yă zama manzo, keɓaɓɓe kuma domin bisharar Allah.
2
Bisharar da Allah ya yi alkawari tuntuni ta bakin annabawansa a cikin Nassosi Masu Tsarki
3
game da Ɗansa. Wanda bisa ga mutuntakarsa, zuriyar Dawuda ne.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options