Skip to content
Ayyukan Manzanni 28:30-31

Ayyukan Manzanni 28:30-31

30
Shekaru biyu cif Bulus ya zauna a can a gidansa na haya yana marabtar duk wanda ya je wurinsa.
31
Ya yi wa’azin mulkin Allah yana kuma koyarwa game da Ubangiji Yesu Kiristi, gabagadi ba tare da wani abu ya hana shi ba.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options