Tsallake zuwa abun ciki
Ru’uya ta Yohanna 6:3-4

Ru’uya ta Yohanna 6:3-4

3
Sa’ad da Ɗan Ragon ya buɗe hatimi na biyun, sai na ji halitta mai rai na biyu ya ce, “Zo!”
4
Sai wani doki ya fito, ja wur. Aka ba wa mai hawansa iko yă ɗauke salama daga duniya yă kuma sa mutane su kashe juna. Aka ba shi babban takobi.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options