Tsallake zuwa abun ciki
Zabura 9:7-10

Ubangiji yana yin hukunci da adalci

Zabura 9:7-10
7
Ubangiji yana mulki har abada; ya kafa kujerarsa don shari’a.
8
Zai hukunta duniya da adalci; zai yi mulkin mutane cikin gaskiya.
9
Ubangiji shi ne mafakan waɗanda ake danniya, mafaka a lokutan wahala.
10
Waɗanda suka san sunanka za su dogara da kai, gama kai, Ubangiji, ba ka taɓa yashe waɗanda suke nemanka ba.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options