Skip to content
Zabura 86:1-2

Zabura 86:1-2

1
Addu’ar Dawuda. Ka ji, ya Ubangiji, ka kuma amsa mini, gama ni matalauci ne mai bukata kuma.
2
Ka tsare raina, gama na ba da kaina gare ka. Kai ne Allahna; ka ceci bawanka wanda ya dogara gare ka.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options