Skip to content
Zabura 86:1-4

Zabura 86:1-4

1
Addu’ar Dawuda. Ka ji, ya Ubangiji, ka kuma amsa mini, gama ni matalauci ne mai bukata kuma.
2
Ka tsare raina, gama na ba da kaina gare ka. Kai ne Allahna; ka ceci bawanka wanda ya dogara gare ka.
3
Ka yi mini jinƙai, ya Ubangiji, gama na yi kira gare ka dukan yini.
4
Ka ba bawanka farin ciki gama gare ka, ya Ubangiji, na miƙa raina.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options