Skip to content
Zabura 86:5-7

Zabura 86:5-7

5
Kai mai gafartawa da kuma mai alheri ne, ya Ubangiji, cike da ƙauna ga dukan waɗanda suke kira gare ka.
6
Ka ji addu’ata, ya Ubangiji; ka saurari kukata na neman jinƙai.
7
A lokacin wahala zan yi kira gare ka, gama za ka amsa mini.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options