Skip to content
Zabura 86:5-7

Tushen nagartar Allah

Zabura 86:5-7
5
Kai mai gafartawa da kuma mai alheri ne, ya Ubangiji, cike da ƙauna ga dukan waɗanda suke kira gare ka.
6
Ka ji addu’ata, ya Ubangiji; ka saurari kukata na neman jinƙai.
7
A lokacin wahala zan yi kira gare ka, gama za ka amsa mini.
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options