Skip to content
Zabura 8:4-6

Zabura 8:4-6

4
wane ne mutum da kake tunawa da shi, ɗan mutum da kake lura da shi?
5
Ka yi shi ƙasa kaɗan da Allah ka yi masa rawani da ɗaukaka da girma.
6
Ka mai da shi mai mulki bisa ayyukan hannuwanka; ka sa kome a ƙarƙashin ƙafafunsa,
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options