Skip to content
Zabura 8:5-8

Zabura 8:5-8

5
Ka yi shi ƙasa kaɗan da Allah ka yi masa rawani da ɗaukaka da girma.
6
Ka mai da shi mai mulki bisa ayyukan hannuwanka; ka sa kome a ƙarƙashin ƙafafunsa,
7
dukan shanu da tumaki, da kuma namun jeji,
8
tsuntsayen sararin sama da kifin teku, da dukan abin da yake yawo a ƙarƙashin ruwan teku.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options