Skip to content
Zabura 78:12-14

Zabura 78:12-14

12
Ya yi mu’ujizai a idanun kakanninsu a ƙasar Masar, a yankin Zowan.
13
Ya raba teku ya kuma bi da su ciki; ya sa ruwa ya tsaya daram kamar bango.
14
Ya bishe su da girgije da rana da kuma haske daga wuta dukan dare.
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options