Skip to content
Zabura 78:12-14

Zabura 78:12-14

12
Ya yi mu’ujizai a idanun kakanninsu a ƙasar Masar, a yankin Zowan.
13
Ya raba teku ya kuma bi da su ciki; ya sa ruwa ya tsaya daram kamar bango.
14
Ya bishe su da girgije da rana da kuma haske daga wuta dukan dare.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options