Skip to content
Zabura 78:9-11

Zabura 78:9-11

9
Mutanen Efraim, ko da yake suna da bakkuna, suka juya da baya a ranar yaƙi;
10
ba su kiyaye alkawarin Allah ba suka kuma ƙi su yi rayuwa ta wurin dokarsa.
11
Suka manta da abin da ya aikata, abubuwan banmamakin da ya nuna musu.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options