Skip to content
Zabura 77:7-10

Zabura 77:7-10

7
“Ubangiji zai ƙi ne har abada? Ba zai taɓa nuna alherinsa kuma ba?
8
Ƙaunarsa marar ƙarewa ta ɓace ke nan har abada? Alkawarinsa ya kāsa ke nan a dukan lokaci?
9
Allah ya manta yă yi jinƙai? Cikin fushinsa ya janye tausayinsa ne?” Sela
10
Sai na yi tunani, “Zan yi roƙo saboda wannan, shekarun da Mafi Ɗaukaka ya miƙa hannunsa na dama.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options