Tsallake zuwa abun ciki
Zabura 7:6-10

Kira ga Allah ya tashi ya yi hukunci

Zabura 7:6-10
6
Ka tashi, ya Ubangiji, cikin fushinka; ka tashi gāba da fushin abokan gābana. Ka farka, Allahna, ka umarta adalci.
7
Bari taron mutane su taru kewaye da kai. Ka yi mulki a bisansu daga bisa;
8
bari Ubangiji mai shari’ar mutane. Ka shari’anta ni Ya Ubangiji, bisa ga adalcina, bisa ga mutuncina, ya Mafi Ɗaukaka.
9
Ya Allah mai adalci, wanda yake binciken tunani da zukata, ka kawo ƙarshen rikicin mugaye ka kuma sa adalai su zauna lafiya.
10
Garkuwata shi ne Allah Mafi Ɗaukaka, wanda yake ceton masu tsabtar zuciya.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options