Tsallake zuwa abun ciki
Zabura 68:22-23

Ceto da hukunci ga abokan gaba

Zabura 68:22-23
22
Ubangiji ya ce, “Zan kawo su daga Bashan; zan kawo su daga zurfafan teku,
23
don ku wanke ƙafafunku a cikin jinin maƙiyanku, yayinda harsunan karnukanku su sami rabonsu.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options