Tsallake zuwa abun ciki
Zabura 62:5-8

Yi haƙuri kana jiran Allah kaɗai

Zabura 62:5-8
5
Ka nemi hutu, ya raina, a wurin Allah kaɗai; dogarata kan zo daga gare shi ne.
6
Shi ne kaɗai dutsena da cetona; shi ne kagarata, ba zan jijjigu ba.
7
Cetona da girmata sun dangana ga Allah ne, shi ne dutsena mai ƙarfi, mafakata.
8
Ku dogara a gare shi a duk lokuta, ya mutane; ku faɗi albarkaci bakin zukatanku a gare shi, gama Allah ne mafakarmu. Sela
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options