Zabura 60:8-12
8
Mowab shi ne kwanon wankina, a kan Edom zan jefa takalmina; a bisa Filistiya zan yi kirarin nasara.”
9
Wa zai kawo ni birnin katanga? Wa zai bishe ni zuwa Edom?
10
Ba kai ba ne, ya Allah, kai da ka ƙi mu ba ka kuwa fita tare da mayaƙanmu?
11
Ka ba mu gudummawa a kan abokin gāba, gama taimakon mutum banza ne.
12
Tare da Allah za mu yi nasara, zai kuma tattake abokan gābanmu.
Settings