Skip to content
Zabura 50:9-12

Zabura 50:9-12

9
Ba na bukatan bijimi daga turkenku ko awaki daga garkunanku,
10
gama kowace dabbar kurmi nawa ne, da kuma shanu a kan dubban tuddai.
11
Na san kowane tsuntsun da yake a duwatsu kuma halittun filaye nawa ne.
12
Da a ce ina jin yunwa ai, ba sai na faɗa muku ba, gama duniyar nawa ne, da kome da yake cikinta.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options