Skip to content
Zabura 46:4-7

Zabura 46:4-7

4
Akwai kogi mai rafuffukan da suke sa birnin Allah murna, tsattsarkan wuri inda Mafi Ɗaukaka ke zama.
5
Allah yana cikinta, ba za tă fāɗi ba; Allah zai taimake ta da safe.
6
Al’ummai suna hayaniya, mulkoki sun fāɗi; ya ɗaga muryarsa, duniya ta narke.
7
Ubangiji Maɗaukaki yana tare da mu; Allah na Yaƙub ne kagararmu. Sela
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options