Skip to content
Zabura 46:8-11

Zabura 46:8-11

8
Zo ku ga ayyukan Ubangiji, kangon da ya kawo a kan duniya.
9
Ya sa yaƙoƙi suka yi tsit ko’ina a duniya. Ya kakkarya bakkuna ya kuma ragargaza māsu, ya ƙone garkuwoyi da wuta.
10
“Ku natsu ku kuma san cewa ni ne Allah; za a ɗaukaka ni a cikin al’ummai, za a ɗaukaka ni cikin duniya.”
11
Ubangiji Maɗaukaki yana tare da mu; Allah na Yaƙub ne kagararmu. Sela
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options