Tsallake zuwa abun ciki
Zabura 36:10-12

Addu’ar neman kāriya da tabbacin hukunci

Zabura 36:10-12
10
Ka ci gaba da ƙaunarka ga waɗanda suka san ka, adalcinka ga masu gaskiyar zuciya.
11
Kada ka bari ƙafar mai girman kai yă fāɗa mini, ko hannun mugu ya kore ni.
12
Dubi yadda masu aikata zunubi suka fāɗi, a zube, ba za su kuwa iya tashi ba!
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options