Zabura 21:2-4
2
Ka biya masa bukatar zuciyarsa ba ka kuwa hana masa roƙon da ya yi da leɓunansa ba. Sela
3
Ka marabce shi da yalwar albarka ka kuma sa masa rawanin zallan zinariya a kansa.
4
Ya nemi ka ba shi rai, ka kuwa ba shi, tsawo kwanaki, har abada abadin