Skip to content
Zabura 20:9

Zabura 20:9

Ana nuna aya 9 tare da mahallin da ke kewaye.
6
Yanzu na san cewa, Ubangiji yakan cece shafaffensa. Yakan amsa masa daga samansa mai tsarki da ikon ceto na hannun damansa.
7
Waɗansu sun dogara a kekunan yaƙi waɗansu kuma a dawakai, amma mu, mun dogara a cikin sunan Ubangiji Allahnmu.
8
Za a durƙusar da su, su kuma fāɗi, amma mu za mu tashi mu tsaya daram.
9
Ya Ubangiji, ka ba da nasara ga sarki! Ka amsa mana sa’ad da muka yi kira!
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options