Skip to content
Zabura 20:7-8

Zabura 20:7-8

7
Waɗansu sun dogara a kekunan yaƙi waɗansu kuma a dawakai, amma mu, mun dogara a cikin sunan Ubangiji Allahnmu.
8
Za a durƙusar da su, su kuma fāɗi, amma mu za mu tashi mu tsaya daram.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options