Tsallake zuwa abun ciki
Zabura 135:15-18

Wautar Gumaka da Rashin Ƙarfinsu

Zabura 135:15-18
15
Gumakan al’ummai azurfa ne da zinariya, da hannuwan mutane suka yi.
16
Suna da bakuna, amma ba sa magana, idanu, amma ba sa gani;
17
suna da kunnuwa, amma ba sa ji, ba kuwa numfashi a bakunansu.
18
Waɗanda suka yi su za su zama kamar su, haka kuma zai zama da dukan waɗanda suke dogara gare su.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options