Skip to content
Zabura 122:3-5

Zabura 122:3-5

3
An gina Urushalima kamar birnin da aka yi a harhaɗe wuri guda.
4
A can ne kabilu suke haurawa, kabilan Ubangiji, don su yabi sunan Ubangiji bisa ga farillan da aka ba wa Isra’ila.
5
A can kursiyoyin shari’a yake tsaye, kursiyoyin gidan Dawuda.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options