Skip to content
Zabura 122:3-4

Zabura 122:3-4

3
An gina Urushalima kamar birnin da aka yi a harhaɗe wuri guda.
4
A can ne kabilu suke haurawa, kabilan Ubangiji, don su yabi sunan Ubangiji bisa ga farillan da aka ba wa Isra’ila.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options