Tsallake zuwa abun ciki
Zabura 116:3-4

Tunawa da Wahala da Addu’ar Ƙunci

Zabura 116:3-4
3
Igiyoyin mutuwa sun shaƙe ni, wahalar kabari sun zo a kaina; na cika da wahala da ɓacin rai.
4
Sai na kira ga sunan Ubangiji na ce, “Ya Ubangiji, ka cece ni!”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options