Skip to content
Zabura 116:1-2

Zabura 116:1-2

1
Ina ƙaunar Ubangiji, gama ya ji muryata; ya ji kukata ta neman jinƙai.
2
Domin ya juye kunnensa gare ni, zan kira gare shi muddin ina da rai.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options