Skip to content
Zabura 116:3-4

Zabura 116:3-4

3
Igiyoyin mutuwa sun shaƙe ni, wahalar kabari sun zo a kaina; na cika da wahala da ɓacin rai.
4
Sai na kira ga sunan Ubangiji na ce, “Ya Ubangiji, ka cece ni!”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options