Skip to content
Zabura 116:3-4

Tunawa da Wahala da Addu’ar Ƙunci

Zabura 116:3-4
3
Igiyoyin mutuwa sun shaƙe ni, wahalar kabari sun zo a kaina; na cika da wahala da ɓacin rai.
4
Sai na kira ga sunan Ubangiji na ce, “Ya Ubangiji, ka cece ni!”
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options