Tsallake zuwa abun ciki
Zabura 116:10-11

An Gwada Bangaskiya Cikin Wahala

Zabura 116:10-11
10
Na gaskata, saboda haka na ce, “An azabtar da ni ƙwarai.”
11
Kuma cikin rikicewana na ce, “Dukan mutane maƙaryata ne.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options