Zabura 114:5-8
5
Me ya sa, ya teku, kika gudu, Ya Urdun, ka juya baya,
6
ku duwatsu, kuka yi tsalle kamar raguna, ku tuddai, kamar tumaki?
7
Ki yi rawar jiki, ya duniya, a gaban Ubangiji, a gaban Allah na Yaƙub,
8
wanda ya juye dutse ya zama tafki, dutse mai ƙarfi zuwa maɓulɓulan ruwa.