Tsallake zuwa abun ciki
Zabura 10:16-18

Dogara ga mulkin Allah na har abada

Zabura 10:16-18
16
Ubangiji Sarkin har abada abadin ne; al’ummai za su hallaka daga ƙasarsa.
17
Kakan ji, ya Ubangiji sha’awar mai shan wahala; kakan ƙarfafa su, ka kuma saurari kukansu,
18
kana kāre marayu da waɗanda aka danne, domin mutum, wanda yake na duniya kada ƙara haddasa wata razana.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options