Tsallake zuwa abun ciki
Karin Magana 30:8-9

Karin Magana 30:8-9

8
Ka kawar da ƙarya da kuma ƙarairayi nesa da ni; kada ka ba ni talauci ko arziki, amma ka ba ni abincina na yini kaɗai.
9
In ba haka ba, zan wadace in ƙi ka har in ce, ‘Wane ne Ubangiji?’ Ko kuwa in zama matalauci in yi sata ta haka in kunyata sunan Allahna.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options