Karin Magana 20:26-30
26
Sarki mai hikima yakan gane mugunta; ya hukunta su ba tausayi.
27
Fitilar Ubangiji kan bincika zuciyar mutum takan bincika lamirinsa.
28
Ƙauna da aminci kan kiyaye sarki lafiya; ta wurin ƙauna sarautarsa za tă zauna a kafe.
29
Ɗaukakar matasa maza ita ce ƙarfinsu, furfura ita ce darajar tsofaffi.
30
Naushi da rauni kan share mugunta, dūka kuma kan tsabtacce lamiri.
Settings