Tsallake zuwa abun ciki
Ƙidaya 35:9-11

Ƙidaya 35:9-11

9
Sa’an nan Ubangiji ya ce wa Musa,
10
“Ka yi magana da Isra’ilawa, ka ce musu, ‘Sa’ad da kuka haye Urdun zuwa Kan’ana,
11
ku zaɓi waɗansu garuruwan da za su zama biranen mafakarku, inda wanda ya kashe mutum cikin kuskure zai iya gudu zuwa.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options