Nehemiya 11:26-30
26
Akwai su kuma a Yeshuwa, da Molada, da Bet-Felet,
27
da Hazar Shuwal, da Beyersheba da ƙauyukanta.
28
Akwai su a Ziklag, da Mekona da ƙauyukanta.
29
Suna nan kuma a En Rimmon, da Zora, da Yarmut,
30
da Zanowa, da Adullam da ƙauyukansu, da Lakish da gonakinta, da kuma Azeka da ƙauyukanta. Saboda haka sun yi zama tun daga Beyersheba har zuwa Kwarin Hinnom.
Settings