Nehemiya 11:25-30
25
Game da ƙauyukan da filayensu, waɗansu mutanen Yahuda suka zauna a Kiriyat Arba da ƙauyukanta, da Dibon da ƙauyukanta, da Yekabzeyel da ƙauyukanta.
26
Akwai su kuma a Yeshuwa, da Molada, da Bet-Felet,
27
da Hazar Shuwal, da Beyersheba da ƙauyukanta.
28
Akwai su a Ziklag, da Mekona da ƙauyukanta.
29
Suna nan kuma a En Rimmon, da Zora, da Yarmut,
30
da Zanowa, da Adullam da ƙauyukansu, da Lakish da gonakinta, da kuma Azeka da ƙauyukanta. Saboda haka sun yi zama tun daga Beyersheba har zuwa Kwarin Hinnom.
Settings