Skip to content
Nehemiya 11:25-30

Nehemiya 11:25-30

25
Game da ƙauyukan da filayensu, waɗansu mutanen Yahuda suka zauna a Kiriyat Arba da ƙauyukanta, da Dibon da ƙauyukanta, da Yekabzeyel da ƙauyukanta.
26
Akwai su kuma a Yeshuwa, da Molada, da Bet-Felet,
27
da Hazar Shuwal, da Beyersheba da ƙauyukanta.
28
Akwai su a Ziklag, da Mekona da ƙauyukanta.
29
Suna nan kuma a En Rimmon, da Zora, da Yarmut,
30
da Zanowa, da Adullam da ƙauyukansu, da Lakish da gonakinta, da kuma Azeka da ƙauyukanta. Saboda haka sun yi zama tun daga Beyersheba har zuwa Kwarin Hinnom.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options