Tsallake zuwa abun ciki
Mattiyu 9:20-22

Mattiyu 9:20-22

20
A daidai wannan lokaci sai ga wata mace wadda ta yi shekaru goma sha biyu tana zub da jini ta raɓo ta bayansa ta taɓa gefen rigarsa.
21
Ta ce a ranta, “Ko da rigarsa ce kawai na taɓo, zan warke.”
22
Yesu ya juya ya gan ta. Sai ya ce, “Kada ki damu diyata, bangaskiyarki ta warkar da ke.” Nan take macen ta warke.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options