Tsallake zuwa abun ciki
Mattiyu 8:14-15

Mattiyu 8:14-15

14
Da Yesu ya zo cikin gidan Bitrus, sai ya ga surukar Bitrus tana kwance a gado tana da zazzaɓi.
15
Ya taɓa hannunta sai zazzaɓin ya sake ta, ta kuwa tashi ta fara yin masa hidima.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options