Skip to content
Mattiyu 5:27-28

Mattiyu 5:27-28

27
“Kun dai ji an faɗa, ‘Kada ka yi zina.’
28
Amma ina gaya muku, duk wanda ya dubi mace, sa’an nan ya yi sha’awarta a zuci, ya riga ya yi zina ke nan da ita a zuciyarsa.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options