Tsallake zuwa abun ciki
Mattiyu 26:14-16

Yahuza ya yarda ya ba da Yesu

Mattiyu 26:14-16
14
Sai ɗaya daga cikin Sha Biyun nan, wanda ake kira Yahuda Iskariyot, ya je wurin manyan firistoci
15
ya ce, “Me za ku ba ni, in na bashe shi gare ku?” Sai suka ƙirga masa kuɗi azurfa talatin.
16
Daga wannan lokaci, Yahuda ya yi ta neman zarafin da zai miƙa shi.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options