Skip to content
Mattiyu 19:13-15

Mattiyu 19:13-15

13
Sa’an nan aka kawo yara ƙanana wurin Yesu don yă ɗibiya musu hannuwansa, yă kuma yi musu addu’a. Amma almajirai suka tsawata wa waɗanda suka kawo su.
14
Yesu ya ce, “Ku bar yara ƙanana su zo wurina, kada ku hana su, gama mulkin sama na irin waɗannan ne.”
15
Sa’ad da ya ɗibiya musu hannuwansa, sai ya tafi abinsa.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options