Tsallake zuwa abun ciki
Mattiyu 18:24-27

Mattiyu 18:24-27

24
Da ya fara ƙididdigar, sai aka kawo masa wani wanda yake bin bashin talenti dubu goma.
25
Da yake bai iya biya ba, sai maigida ya umarta a sayar da shi da matarsa da yaransa da kuma duk abin da yake da shi, a biya bashin.
26
“Bawan ya durƙusa a gabansa. Ya yi roƙo ya ce, ‘Ka yi mini haƙuri, zan biya ka ƙaf.’
27
Maigidan bawan ya ji tausayinsa, ya yafe masa bashin, ya kuma sake shi.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options