Skip to content
Mattiyu 19:1-2

Yesu ya shiga yankin Feriya

Mattiyu 19:1-2
1
Sa’ad da Yesu ya gama faɗin waɗannan abubuwa, sai ya bar Galili, ya tafi yankin Yahudiya a ɗaya gefen Urdun.
2
Taron mutane mai yawa suka bi shi, ya kuwa warkar da su a can.
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options